RAINONTA ZANYI Page 6 Hausa Novel

RAINONTA ZANYI Hausa Novel Page 3

RAINONTA ZANYI Page 6: What’s up? Normal Yaushe zaka dawo ne? Afeef ya furta yana ƙasa da Muryar sa cike da miskilanci irin nasa”. Ɗan shiru Maleek yayi kana yace “ Gaskiya zaman Nigeria babu Daɗi sam , komai sai dai kana rinƙa yi a ɓoye akasin nan . Ko hugging ne babban Al’amari ne … Read more

RAINONTA ZANYI Hausa Novel Page 3

RAINONTA ZANYI Hausa Novel Page 3

RAINONTA ZANYI Page 3 Story and written by: Ayshatou maman teddy: Walk Out!! Uncle Afeef yayi maganar cikin hasala da Tsawan da tun da Aleenah take Bata taɓa jin irin sa ba . Sam bata nuna alamar firgita ko tsoro ba don ta samu wannan rashin tsoron daga Wurin Alhaji Abdul Nasir wato mahaifin su … Read more

Matar Uba Chapter 25 By Milhart

MATAR UBA Page 9 Hausa Novel

Matar Uba Chapter 25 By Milhart: A kasa suka same shi Yana zaune,hannun sa rike take da magazine, yana hango su ya ajiye ya mike,yayi gaba suka Mara Masa baya,cab(Taxi) ya tara Saida suka shiga yace ” Powai’s Hiranandani Hospital” “Okay sir” Sun d’auki almost 30mints Kan suka Isa, hakkinsa ya bashi, sannan suka shige … Read more

MATAR UBA Chapter 22 By Milhart

MATAR UBA Page 9 Hausa Novel

MATAR UBA Chapter 22 By Milhart: Karfe Tara chip suka Isa asibitin a office d’inta ta ajiye ta kana ta fita don duba patient d’inta masu matsala irin na asiyah, bayan ta gama ta koma office, zaman ta ke da wuya ta ga Kiran hashim, cikin sauri tayi picking Bai jira tace komai ba yace … Read more

MATAR UBA Chapter 23 By Milhart

MATAR UBA Page 9 Hausa Novel

MATAR UBA Chapter 23 By Milhart: “What’s wrong with me? What’s wrong me? You’re here kissing this thing and you’re here asking me what am I doing? tell me what you’re doing with him?” Cikin rashin fahimta Tace ” What? Are you kidding me? Am I kidding you” magana yake ransa a mugun ‘bace idanunsa … Read more

MATAR UBA Chapter 24 By Milhart

MATAR UBA Page 9 Hausa Novel

MATAR UBA Chapter 24 By Milhart: Hashim da already yaji Labarin mutuwar Mahaifin Nasa yayi saurin dawowa gida daga gidan su faisal, shigowar sa Kenan yaji news din da take ji, Kan ya nufi ta harta yanke jiki ta fad’i. Cikin muryar kuka yake Kiran sunan ta, ‘dagata yayi ya d’aura kanta akan cinyar sa … Read more

MATAR UBA Chapter 21 Hausa Novel

MATAR UBA Page 9 Hausa Novel

MATAR UBA Chapter 21 Hausa Novel: To am sorry yanzu me abunyi? Iska ya hura Mai zafi kana yace “zan Fara zuwa aikin” Mamakine ya kama faisal anfi shekara uku Ana bin say ya karb’i aikin Nan Amma Taki kwasam Rana d’aya ya amince tabbas Yana kaunar yarinyar Nan sosai. Toh hakan yayi Amma ka … Read more

MATAR UBA Chapter 20 By Milhart

MATAR UBA Page 9 Hausa Novel

MATAR UBA Chapter 20 By Milhart: Abban Yesmin Maida kallon sa yayi ga Nana yace ” kinji Ina ga Dole na tafi na barku anan zan koma Zaria,sai ki rika kula dashi please” Bata so hakan ba Amma babu yanda ta iya da to kawaii ta amsa. Hashim kasa bacci yayi sai zancen zuciya yake … Read more

MATAR UBA Chapter 19 By Milhart

MATAR UBA Page 9 Hausa Novel

MATAR UBA Chapter 19 By Milhart: Murmushi tayi Tace ” Yau Ina break sai gobe” da taimakon Dr Badiyya Asiyah tayi wanka sannan ta d’auko Kaya daka cikin kayan da ta kawo Mata. Yau kwanaki uku Kenan Hashim kullum yana zaryan zuwa gidan su Asiya,Amma baya samun ganin safiya,hankalin sa kullum a tashe take,har Saida … Read more

MATAR UBA Chapter 17 Hausa Novel

MATAR UBA Page 9 Hausa Novel

MATAR UBA Chapter 17: cikin muryar kuka yake magana “Nana Ni? Ni zakiyi wa haka yau ke na Kaka red handed da wuni turmi da tarb’arya kin cuceni Nana, Allah ya Isa tsakani na dake” Banda kuka babu abinda da take yi, ganin bokan na kokarin guduwa ya cukumo shi ya fara na d’a Masa na jaki … Read more