MATAR UBA Chapter 16 Hausa Novel

MATAR UBA Page 9 Hausa Novel

MATAR UBA CHAPTER 16: Likatan ce ta fito ta nufi Inda baba Mai gadi yake Tace “Kaine ka kawo yarinyar Nan ko?” Cikin Rawar murya ya ” eh eh nine” ” Okay Amma ya akayi Naga ruwan barkono a idon nata? ” Zaro Ido yayi yace ruwan barkono?” “Yes ruwan barkono” Innalillahi wa Inna ilaihirraji’un, … Read more

MATAR UBA Chapter 15 By Milhart

MATAR UBA Page 9 Hausa Novel

MATAR UBA CHAPTER: Murmushin takaici yayi yace ” Ko kad’an ban ga laifin Nana ba Kaine ka cutar da matar ka lalata Mata Rayuwa” Kamarya Kenan ban fahimce ka ba?” Gyara Zama yayi Kan yace ” Ka saurareni da kunnen basira” Yace “Kai nake sauraro.” da farko dai zan sa so ka sawa zuciyar Kan … Read more

MATAR UBA Page 13 Hausa Novel

MATAR UBA Page 9 Hausa Novel

MATAR UBA Page 13 Story Written By Milhart: Asiyah in tambaye ki Mana?” “Ina sauraron ki” “Ranar da Kika kwana a gidan mu bata tambaye ki a ina Kika Kauna ba? ” Murmushin tayi kana Tace “ke ma kin San jazaman ne wannan, har Saida ta kusa dukana ma” “Ya salam, Dan Allah Asiyah ki … Read more

MATAR UBA Page 9 Hausa Novel

MATAR UBA Page 9 Hausa Novel

MATAR UBA Page 9 Hausa Novel Story And Written By Milhart Page 9 Asiyah da Sallama ta shiga amma babu Wanda ya amsa tab’e Baki tayi alamun ko a jikinta, ganin safiyya a zaune ne a Kan sofa abin ya Bata mamaki cike da mamaki take kallon ta Tace “Safiyya Ashe dama kina Nan kina … Read more

DANGIN UBANA Page 14 By Milhart

DANGIN UBANA Page 14

DANGIN UBANA Page 14 By Milhart: Ma’isha ganin har sun Isa bai kulata ba cikin Murya kamar zatayi kuka Tace “Yaya yanzu Dan Allah baza ka kulani ba? Duk hakurin da nake baka baza kayi hakuri ba tsakani da Allah, bayan Kuma Kai ne kamin laifi” Kallon kin Raina min hankali ya Mata sannan yace … Read more